Majalisar ministocin Najeriya

Majalisun Najeriya
Bayanai
Ƙaramin ɓangare na cabinet (en) Fassara
Bangare na Federal Government of Nigeria (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Applies to jurisdiction (en) Fassara Najeriya
Majalissar ministocin Nigeria

Majalisar Ministocin Najeriyaani bangare ne na zartarwa na gwamnatin Najeriya. Matsayin Majalisar Ministoci, kamar yadda aka rubuta a cikin Dokokin Mulki da Ayyuka na Ministoci [1](MISELLANEOUS PROVISIONS) Dokar ita ce ta zama hukumar ba da shawara ga shugaban Najeriya. Ana nada ‘yan majalisar zartaswa kuma masu kai rahoto ga shugaban kasa, wanda zai iya korar su idan ya ga dama. Majalisar ministocin a halin yanzu tana kula da ma'aikatun tarayya guda 24, kowannensu yana da alhakin wani al'amari na samar da ayyukan gwamnati, da kuma wasu ma'aikatu (kungiyoyin mallakar gwamnati [2]).

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2019-05-29. Retrieved 2022-04-11. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-04-16. Retrieved 2022-04-11. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search