Oluranti Adebule | |||||
---|---|---|---|---|---|
13 ga Yuni, 2023 - District: Lagos West
29 Mayu 2015 - 28 Mayu 2019 ← Adejoke Orelope-Adefulire - Femi Hamzat → | |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | Ojo, 27 Nuwamba, 1970 (53 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Karatu | |||||
Makaranta | Jami'ar Jihar Lagos | ||||
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa, marubuci da educational theorist (en) | ||||
Imani | |||||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
. |
Dokta Oluranti Adebule, an haife ta ranar 27 ga watan Nuwamban 1970) ga dangin Idowu-Esho na Ojo Alaworo da ke ƙaramar hukumar Ojo na jihar Legas. Ita ce mataimakiya ta 15, na gwamnan jihar Legas. Wa’adin ta ya ƙare ne a ranar 28, ga watan Mayu a shekara ta 2019, tare da rantsar da Femi Hamzat a madadin ta.
© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search