Oluremi Tinubu

Oluremi Tinubu
Uwargidan shugaban Najeriya

29 Mayu 2023 -
Aisha Buhari
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

ga Yuni, 2019 -
Munirudeen Adekunle Muse
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

ga Yuni, 2015 -
District: Lagos Central
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015
District: Lagos Central
Rayuwa
Haihuwa Ogun, 21 Satumba 1960 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƴan uwa
Abokiyar zama Bola Ahmad Tinubu
Yara
Karatu
Makaranta Jami'ar Obafemi Awolowo
Matakin karatu Digiri a kimiyya
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Employers Najeriya
Imani
Jam'iyar siyasa Action Congress of Nigeria (en) Fassara
All Progressives Congress

Oluremi Tinubu (an haife ta 21, ga watan Satumba 1960)[1] ƴar asalin jihar Ogun ce, Nijeriya, tsohuwar matar shugaban jihar Legas ce kuma a yanzu haka sanata ce mai wakiltar Lardin Sanatan Legas ta Tsakiya a Majalisar Dokokin Najeriya. Ita mamba ce a jam’iyyar siyasa ta All Progressives Congress (APC).[2][3]

  1. "Remi Tinubu: Trauma of living in exile in US led me to Christ". TheCable (in Turanci). 2020-09-26. Retrieved 2021-04-19.
  2. "Senator Remi Tinubu Full Biography". 7 December 2016.
  3. "Oluremi - Tinubu, Politician, Senator and Entrepreneur, Nigeria, Personality Profiles". nigeriagalleria.com. Retrieved 2020-05-30.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search